Kisan Amurkawa Huɗu a 2012, ciki har da Jakadan Amurka a Benghazi a Libya
RFJ ya biya ladan dalar Amurka miliyan uku ga wani mutum wanda ya ba da bayanan da suka kai ga kama da yanke wa shugaban ‘yan ta’adda leader Ahmed Abu Khattalah, wanda ya jagoranci kai harin 2012 kan Dakarun Amurka na Musamman a Benghazi a Libya inda harin ya kashe Amurkawa huɗu, ciki har da jakadan Amurka.
Ta hanyar amfani da bayanan da mutumin ya bayar, an kama Khatallah ranar 15 ga watan 2014 a Libya kuma aka kai shi Amurka don ya fuskanci shari’a. A ranar 28 ga watan Nuwamban 2017, an same shi da laifin da ake zarginsa da shi game da harin, kuma a 27 ga Yunin 2018 aka yanke masa hukuncin zaman shekara 22 a gidan yari. RFJ na ci gaba da tsarin bai wa duk wanda ya ba da bayanai da suka kai ga kama sauran masu hannu a kai hari a Benghazi kuɗin da ya kai dalar Amurka miliyan 10.
Turo da Bayani
Ba da gudunmawarka. Yi tanadi ga samar da duniyar da ke da zaman lafiya da rayuwa mai kyau nan gaba. Latsa don samun bayani kan hanyoyin tura wa Lada don Adalci bayanai.
- Mutanen da aka yi garkuwa da su/Sace-sacen mutane
- Koriya ta Arewa
- Kutse a Harkokin Zaɓe
